Kannywood

Rizqat Sani Yar Gidan Sani Danja Da Zata Amarce

MashaAllah! Yarinyar Sani Danja Da Mansurah Isah (Rizqat) Zata Amarce! Ga Katin Gayyatar Auren Nata.

Babbar Yarinyar Jarumin Fina Finan Hausa Sani Danja Da Mansurah Isah, Wato Rizqat Sani Danja Zata Amarce. Inda Zata Aure Abdulsalam Abdulhameed,

Rizqat Sani Danja

Daurin Auren Da Za.ayishi A Ranar 18 Ga Watan Biyar Na Shekarar 2024, Za a Daura Auren Ne A Masallacin Jumma’a Na Unguwar Tudun Wada Dake Karamar Hukumar Nasarawa A Garin Kano.

Rizqat Sani Danja

Ubangiji Allah Ya Kaimu Lokacin Lafiya. Kuma Allah Ya Basu Zaman Lafiya, Amin.

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
error: Content is protected !!