E News

Yar Shekara 17 Ta Sauke Alkur’ani Mai Tsarki Ta Kuma Kammala Karatun Degree

Yadda Matashiya ‘Yar Shekaru (17) Ta Sauke Alkur’ani Mai Tsarki Ta Kuma Kammala Karatun Degree A Jihar Katsina.

Yadda Wata Ƙyakkyawar Budurwa Ƴan Kimanin Shekaru (17) Mai Suna Aisha Mu’azu Yar Asalin Jihar Katsina Ta Sauke Alkur’ani Mai Girma A Madaratul “Darul Ilimi Watr-Thakafan Dake Unguwar Modoji a jihar Katsina,

Abin Bai Tsaya Nan Ba Kuma Ta Kamala Karatun Degree Ta a Jami’ar Umaru Musa Dake Jihar Katsina.

Allah kasa ta amfani abinda aka koya amin

Back to top button
error: Content is protected !!