Kannywood

Rigimar Ummi Rahab Da Adam A Zango Ya Tafi Wajen Hukuma

Toh Fa! Allura Ta Tono Garma, Rigimar Adam A Zango Da Ummi Rahab Ta Tafi Wajen Hukuma, A Cikin Kwanakin Nan Ne Dai Sabon Rigima Ya Barke Tsakanin Adam A Zango Da Kuma Diyarsa Wato Ummi Rahab, Inda Akayi Rabuwar Uwaka UbanKa.

Yanzun Dai Rigimar Tayi Qamari Inda Lamarin Ya Tafi Gaban Hukuma,

Ga Cikakken Labari Anan.

 

Back to top button