Kannywood
Rahama Sadau Tama Wani Murtani Bayan Yace “Duwawu Kamar Na Kurciya”
Wani Mutum Ya Harsala Jaruma Rahama Sadau, Inda Yace Mata Da “Duwawu Kamar Na Kurciya” Inda Jarumar Tayi Mishi Martani Mai Zafi.
Kamar Yanda Muka Sani Ne, Jaruma Rahama Sadau Tana Daya Daga Cikin Jaruman Kannuwood Masu Jawo Cece Kuce, Inda Ko A Kwanakin Baya Jarumar Ta Jawo Wani Babban Cece Kucen Da Yaja Mata Mummunar Bakin Jini A Idon Duniya “Fati Washa Tayi Magana Akan Hotunan Da Rahama Sadau Ta Saki”
“Yanzu Yanzu Kungiyar Moppan Ta Kori Rahama Sadau Daga Kannywood“
Wannan Sune Kadan Daga Cikin Cece Kucen Da Jarumar Ta Jawo.. Wannan Karon Bayan Ta Wallafa Wasu Sabbin Hotunanta A Shafinta Na Facebook
Sai Wani Yayi Mata Comment Da Maganar Da Bata Mata Dadi Ba.. Take Yanke Sai Jarumar Ta Bashi Amsa Kamar Haka.
To ai gaskiya yafada nima nace Kamar na kurciya
Nikuma nace kamar na sauroo
Nikam inamasifar son RAHAMA SADAU, DONDAI BAYADDAXANYIKAWAI DANAYI
Gaskiya hakan bai dace ba ai wanan bata auna ne.
Wai duwawun kurciya🤣🤣🤣
Ya Allah kaba Rahama Sadau muji nagari gaskiya abuda akayi bekamataba mutum yakamata kafadi alheri kokayi shiru
Gaskiya maganar da yayi Bai kamata bah a matsayinsa na namiji, sai dai idan dama da biyu yayi maganar, Mai yakawo yace mata duwawu kamar na kurciya, shine Wanda ya fara maganar batsa a ciki, yanzu Kuma zakaji ana cewa Yar iska ka Dan ta mayar da martani, kuma ita keda gskia babu Wanda yakeson aci Masa fuska…
Tayi dadai munafukai kawai
Ita kanta Bata bi matakan da zata samu Miji na Gari ba. Allah y kyauta
Habade Kazan Rahama tawuce hakan wlh
Allah yashiryemu gabaki daya
Wannan amsa tayi dai dai don dabaibashiba shaawaba dabai fadi hakaba
Allah ya kyauta
Hahahaha Duniya kenan
To Allah ya kyauta amma shima dan iska ne kana namiji inakai ina kallan duwawo harma Kai maganar sa mtsww da gaskiya rahma da tace burgeshi yai kuma gwalelan shi
Gaskiya yakamata mutane ko dingayin adalci acikin maganar ko.
hmm maza Keenan
Allah ya shiryemu yabamu ikon bin umarninsa koda bai dace da da,ayinmuba
Mutum dai yayi abinda kuda xai bishi rayuwarnan yau mune gobe ba mu bane
Haba duwawun sufara girmafa yanzu, saidai kace kamar duwawun kyauwa
Haba duwawun sunfara girmafa yanzu, saidai kace kamar duwawun kyauwa
Allah y kyauta ni banga wani abu na burgewa ajikin rahama sadau ba sbd bata da maraba da qiran wasu mazan
Itama ai abunda takeyi bai kmt bah da nassin Hadithi in gan tacce manzon allah s a w yace a qarshen duniya za ai wasu mata da kaya a jikin su amma tsiarara suke kuma wadannan matan ko kanshin alhanna bazasuji bah amma tana musulma ta maida hakan ba komai bah kuma wannan magana ce daga bakin da baya qarya annabi Muhammad saw Allah ya sa mudace
Allah yasamucikada imani yadoramu akan hanya madai daiciya
Ni Wlh rahama bata taba bata min rai ba
Domin kowa da yanda ya tsara rayuwarsa
Ranar Iyaye Taduniya
Wanda duk yai wannan furucin na cin fuska wawa neh Dan wawaye domin da ganinsa iyayensa Basu basa tarbiyyah bah..Wawa jaki kawai